DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Tinubu za ta gina cibiyoyin kiwon lafiya 8,880 a fadin Nijeriya

-

Gwamnatin Nijeriya ta amince da samar da sabbin cibiyoyin kiwon lafiya a matakin farko har 8,880 a fadin kasar. 
A cewar mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima, wannan na karkashin shirin sabuwar Nijeriya na shugaban kasa Bola Tunubu.
Kashim Shettima ya bayyana hakan ne a ranar Asabar a yayin kaddamar da cibiyar kula da cututtuka ta Sulaiman Adebola Adegunwa da aka samar a asibitin koyarwa ta jami’ar Olabisi Onabanjo (OOUTH) da ke Sagamu jihar Ogun.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara