DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Atiku da Peter Obi na tattaunawa don komawa jam’iyyar SDP – Adewole Adebayo

-

Peter Obi/Atiku Abubakar

Tsohon dan takarar shugaban kasa a jam’iyyarSDP a zaben 2023, Adewole Adebayo ya ce manyan ‘yan siyasa ciki har da Atiku da Obi suna tattaunawa domin hada kai da jam’iyyar SDP, wadda a kwanakin baya tsohon gwamnan jihar Kaduna kuma jigo a jam’iyyar APC mai mulki ya koma.

Da yake jawabi a gidan Talabijin na Channels TV a ranar Lahadi ya bayyana cewa suna maraba da mutanen da ke shiga jam’iyyar SDP.

Sai dai a cewarsa akwai wasu akwai matsalar da ake fuskanta da wasu ‘yan siyasa ke da fuska biyu, amma duk da haka suna maraba da duk wanda zai shiga cikin jam’iyyar su ta SDP.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara