DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Peter Obi ya yaba wa ‘Yan Sanda kan janye gayyatar da aka yi wa sarkin Kano Sunusi II

-

Peter Obi

Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, ya jinjinawa rundunar ’yan sandan Najeriya bisa janye gayyatar da ta yi wa Sarkin Kano, Alhaji Muhammadu Sanusi II, dangane da wani bincike kan zargin mutuwar wani yayin bukukuwan Sallah.  

Obi ya bayyana cewa tun da farko, bai kamata a aikata hakan ba, la’akari da yanayin da ake ciki a jihar. 

A cewarsa, hakan na iya kara dagula lamarin da ke bukatar kulawa ta musamman kamar yadda jaridar PUNCH ta sanar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Farashin buhun shinkafar waje mai nauyin 50KG ya koma N58,000 a wasu sassan Nijeriya in ji wani rahoton da majiyar DCL Hausa ta Punch ta wallafa.

Rahoton da kamfanin S&P Global ya fitar ya bayyana cewa farashin buhun shinkafa mai nauyin kilo 50 ya sauka zuwa N58,000 a wasu yankunan Najeriya,...

‘Yan siyasar da ke neman mukamai ba don talakawa suke yi ba – Zargin Bafarawa ga ‘yan siyasar Nijeriya

Tsohon gwamnan jihar Sakkwato, Alhaji Attahiru Dalhatu Bafarawa, ya yi zargin cewa an yi wa siyasar adawa kamshin mutuwa a Najeriya. Bafarawa, wanda ya kasance jigo...

Mafi Shahara