HomeUncategorizedRashin daidaito a nade-naden mukamai na kawo cikas ga hadin kan Nijeriya...

Rashin daidaito a nade-naden mukamai na kawo cikas ga hadin kan Nijeriya – Sanata Ndume

-

Sanata Ali Ndume

Sanata Mohammed Ali Ndume, mai wakiltar Borno ta Kudu, ya nuna damuwarsa kan yadda Shugaba Bola Ahmed Tinubu ke raba mukaman gwamnati, yana mai zargin cewa ana nuna fifiko ga wasu yankuna bisa tsarin da bai dace ba.

A wata hira da Arise TV, Ndume ya ce nade-naden sun saba da tsarin tarayya da dokar kasa, yana mai kira ga shugaban kasa da ya sake duba lamarin don tabbatar da adalci.

Ya ce matsayin sa na dan majalisa yana bashi damar yin magana idan ya ga kuskure, musamman idan hakan na iya barazana ga hadin kai da zaman lafiya a Nijeriya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img