HomeUncategorizedSudan ta kudu ta soki Amurka kan hana 'yan kasarta Biza

Sudan ta kudu ta soki Amurka kan hana ‘yan kasarta Biza

-

Sudan ta Kudu ta bayyana rashin jin daɗinta kan matakin da gwamnatin Amurka ta dauka na janye biza ga dukkan ’yan ƙasar, tana mai cewa hakan ba gaskiya ba ne kuma ya samo asali ne daga kuskuren tantance ɗan wata ƙasa.

Sakataren Harkokin Wajen Amurka, Marco Rubio, ya sanar da wannan mataki bisa zargin cewa Sudan ta Kudu ta ki karɓar ’yan ƙasarta da aka kora daga Amurka.

Sai dai Ma’aikatar Harkokin Wajen Sudan ta Kudu ta ce batun ya danganci wani ɗan ƙasar Kongo da aka dauka a matsayin ɗan Sudan ta Kudu, wanda yanzu haka aka mayar da shi Amurka don sake duba lamarin.

Wannan shi ne karon farko tun dawowar Shugaba Donald Trump kan mulki da Amurka ke kakabawa wata ƙasa takunkumin hana biza ga duk masu fasfo dinta.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img