DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Saboda tsananin talauci a Nijeriya wadanda ke ban tallafin abinci yanzu nema suke daga gare ni – Peter Obi

-

Dan takarar shugaban kasa na Labour Party a zaben 2023, ya ce talaucin da ake fama da shi a Nijeriya ya makura, ta yadda wadanda ke ba shi abubuwa a baya yanzu rokonsa suke ya taimaka musu.
Da yake magana a taron kwamitin zartarwa na kasa da kuma taron masu ruwa da tsaki na jam’iyyarsa a Abuja, Obi ya ce lokaci ya yi na ceton Najeriya.
Ya kara da cewa a bayyane take al’amura na tafiya ba daidai ba kuma Najeriya na rugujewa, mutane suna kara fadawa cikin talauci a kowace rana.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Farashin buhun shinkafar waje mai nauyin 50KG ya koma N58,000 a wasu sassan Nijeriya in ji wani rahoton da majiyar DCL Hausa ta Punch ta wallafa.

Rahoton da kamfanin S&P Global ya fitar ya bayyana cewa farashin buhun shinkafa mai nauyin kilo 50 ya sauka zuwa N58,000 a wasu yankunan Najeriya,...

‘Yan siyasar da ke neman mukamai ba don talakawa suke yi ba – Zargin Bafarawa ga ‘yan siyasar Nijeriya

Tsohon gwamnan jihar Sakkwato, Alhaji Attahiru Dalhatu Bafarawa, ya yi zargin cewa an yi wa siyasar adawa kamshin mutuwa a Najeriya. Bafarawa, wanda ya kasance jigo...

Mafi Shahara