DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Zulum da gwamnatin tarayya na cacar baka kan matsalar tsaron Borno

-

Ra’ayin gwamnatin tarayya da Gwamna Babagana Zulum na jihar Borno ya banbanta game da yawaitar hare-hare a jihar. 
Gwamnan ya yi ikirarin cewa ‘yan ta’adda na samun galaba a jihar, inda ya ba da misali da hare-haren da aka kai a sansanin sojoji da kuma satar mutane.
Amma ninistan yada labarai da wayar da kan jama’a Mohammed Idris, ya ce jami’an tsaro na aiki ba dare ba rana domin ganin an shawo kan matsalar a sassan jihar Borno.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Farashin buhun shinkafar waje mai nauyin 50KG ya koma N58,000 a wasu sassan Nijeriya in ji wani rahoton da majiyar DCL Hausa ta Punch ta wallafa.

Rahoton da kamfanin S&P Global ya fitar ya bayyana cewa farashin buhun shinkafa mai nauyin kilo 50 ya sauka zuwa N58,000 a wasu yankunan Najeriya,...

‘Yan siyasar da ke neman mukamai ba don talakawa suke yi ba – Zargin Bafarawa ga ‘yan siyasar Nijeriya

Tsohon gwamnan jihar Sakkwato, Alhaji Attahiru Dalhatu Bafarawa, ya yi zargin cewa an yi wa siyasar adawa kamshin mutuwa a Najeriya. Bafarawa, wanda ya kasance jigo...

Mafi Shahara