Mamakon ruwan sama ya lalata gidaje da dama a karamar hukumar Shanga ta jihar Kebbi

-

Nasir Idris

Ruwan sama kamar da bakin kwarya a jihar Kebbi ya lalata gidaje da dama a karamar hukumar Shanga ta jihar.

Gidan talabijin na Channels ya rawaito cewa mamakon ruwan  ya yi sanadiyyar  rugujewar gidaje masu tarin yawa a Garin Kestu na mazabar Atuwo a karamar hukumar Shanga ta jihar Kebbi, tare Kuma da haddasa asarar dukiya ta miliyoyin Naira a yankin 

Gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris ya jajanta wa al’ummar Garin Kestu da ke unguwar Atuwo a karamar hukumar Shanga, tare da alkawarin tallafawa wadanda abin ya shafa.

Kamar yadda wata sanarwa da sakataren yada labaran gwamnan Ahmed Idris ya fitar, ta bayyana.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara