Manoma a Zimbabwe sun karbi dala miliyan 311 a matsayin diyya daga gwamnati

-

Shugaban Kasar Zimbabwe

Gwamnatin Zimbabwe ta biya diyyar dala miliyan 3.1 ga manoma 378 daga cikin 740 da aka tantance, wadanda shirin sake fasalin kasa ya shafa. Wannan matakin na daga cikin alkawarin da gwamnatin ta yi na biyan tsofaffin masu gonakin gona, a wata yarjejeniyar biyan diyya da aka sanya wa hannu a shekarar 2020.

A halin yanzu, adadin diyyar da za a biya manoman da abin ya shafa ya kai dala miliyan 311, inda gwamnatin ta ware dala miliyan 10 a cikin kasafin kudin kasar na shekarar 2025 domin ci gaba da biyan diyya. Wannan mataki yana daya daga cikin shawarwarin gwamnatin na tabbatar da adalci ga wadanda suka shafa daga tsarin sake fasalin kasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara