DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ba abin da ya hada dan Nijeriya da talauci – Obasanjo

-

Tsohon shugaban Nijeriya Cif Olusegun Obasanjo ya ce ‘yan Nijeriya ba su da wata hujja ta zama matalauta duba da yalwar albarkatun da Allah Ya huwace wa kasar.
Olusegun Obasanjo ya ce Nijeriya na da albarkatun kasa sosai, amma tana fama da matsalar rashin kyakkyawan amfani da su yadda ya kamata da hakan ya kakaba talaucin babu gaira babu dalilin a tsakanin ‘yan kasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara