DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Abinci da karnuka ke ci ma ya fi namu tsafta – Zargin wasu fursunonin Nijeriya

-

Fursunonin da ke gidajen gyaran hali  daban-daban a fadin Nijeriya sun yi zargin cewa ba a inganta abincinsu yadda ya kamata.
Wannan dai na zuwa ne a daidai lokacin da Hukumar Kula da Gidajen Gyaran Hali ta Nijeriya da kwamitin mai zaman kansa da ministan harkokin cikin gida Olubunmi Tunji -Ojo ya kafa a watan Satumbar da ya gabata domin binciken zargin cin hanci da rashawa.
Yayin da kwamitin ya tabbatar da cewa fursunonin na mutuwa saboda yunwa, sai dai mukaddashin Kwanturola Janar na hukumar ya bayyana hakan a matsayin ƙage da ƙaharu, yana mai cewa babu wata kididdiga da ta tabbatar da zargin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Farashin buhun shinkafar waje mai nauyin 50KG ya koma N58,000 a wasu sassan Nijeriya in ji wani rahoton da majiyar DCL Hausa ta Punch ta wallafa.

Rahoton da kamfanin S&P Global ya fitar ya bayyana cewa farashin buhun shinkafa mai nauyin kilo 50 ya sauka zuwa N58,000 a wasu yankunan Najeriya,...

‘Yan siyasar da ke neman mukamai ba don talakawa suke yi ba – Zargin Bafarawa ga ‘yan siyasar Nijeriya

Tsohon gwamnan jihar Sakkwato, Alhaji Attahiru Dalhatu Bafarawa, ya yi zargin cewa an yi wa siyasar adawa kamshin mutuwa a Najeriya. Bafarawa, wanda ya kasance jigo...

Mafi Shahara