DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nyesom Wike ya goyi bayan matakin Shugaba Tinubu na sanya dokar ta baci a Rivers

-

Ministan babban birnin Abuja Nyesom Wike, ya goyi bayan matakin ayyana dokar ta-baci a jihar Ribas, da Shugaban Bola Tinubu yana mai cewa ya so a tsige gwamna Siminalayi Fubara a matsayin gwamnan jihar.

Matakin dakatar da Fubara, da mataimakiyarsa Ngozi Odu da ‘yan majalisar dokokin kasar na tsawon watanni a jihar Ribas saboda rikicin siyasa, na ci gaba da janyo muhawara.

Sai dai Wike, a wata fira da yan jarida, ya ce matakin da shugaban kasar ya dauka ya kamar ceton Rivers, yana mai cewa matakin nada gwamnan rikon kwarya shine abinda ya dace

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu is a highly skilled and experienced broadcast journalist and fact-checker. Ukashatu has over five years of experience in writing, editing, and presenting news and program content for radio and television. As a dedicated and hardworking professional, He is committed to upholding the values of accuracy, fairness, balance, independence, and accountability in her reporting and programs.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kwankwaso ba dan NNPP bane tun 2023, in ji shugaban jam’iyyar na kasa

Shugaban jam’iyyar NNPP na kasa, Dr. Agbo Gilbert Major, ya bayyana cewa Rabi’u Musa Kwankwaso, jagoran tafiyar Kwankwasiyya, ba halastaccen da jam’iyyar ne ba. Yayin da...

Sai kun kara damara wajen yaki da matsalar tsaro – Shugaba Tinubu ya umurci sojojin Nijeriya

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu, ya bukaci jami'an rundunonin tsaron Nijeriya da su kara azama wajen shawo kan kalubalen tsaro da kasar ke fuskanta. Shugaba Tinubu ya...

Mafi Shahara