DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

-

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin Daura.

Da yake Jawabi Jim kadan bayan nadin Sarkin yace ya ba Hamza sulaiman Sautar ne Sakamokon gudummuwar da yake badawa wajan cigaba Al’ummar jihar musamman Marayu da masu bukata da musamman da masu karamin karfi gami ma da tallafama fannin ilmi a jihar.

Sadaukin Kasar Hausa Hamza sulaiman ya godiyawa Sarkin bisa nadin da ya yi masa inda ya sha alwashin cigaba da tallafama Al’ummar jihar fannoni daban-daban.Haka Kuma Kwamishinan ya godiyawa bakin da suka halaccin nadi

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kwankwaso ba dan NNPP bane tun 2023, in ji shugaban jam’iyyar na kasa

Shugaban jam’iyyar NNPP na kasa, Dr. Agbo Gilbert Major, ya bayyana cewa Rabi’u Musa Kwankwaso, jagoran tafiyar Kwankwasiyya, ba halastaccen da jam’iyyar ne ba. Yayin da...

Sai kun kara damara wajen yaki da matsalar tsaro – Shugaba Tinubu ya umurci sojojin Nijeriya

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu, ya bukaci jami'an rundunonin tsaron Nijeriya da su kara azama wajen shawo kan kalubalen tsaro da kasar ke fuskanta. Shugaba Tinubu ya...

Mafi Shahara