DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumar JAMB ta sanar da ranar da za a fara zauna jarabawar UTME

-

Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandare ta Nijeriya (JAMB) ta sanar da ranar 24 ga Afrilu, 2025, a matsayin sabuwar ranar da za a fara zauna jarrabawar ta shekarar 2025 a fadin kasar nan.

Sanarwar ta fito ne daga Fabian Benjamin, mai ba da shawara kan hulda da jama’a na hukumar JAMB ya sanya wa hannu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kwankwaso ba dan NNPP bane tun 2023, in ji shugaban jam’iyyar na kasa

Shugaban jam’iyyar NNPP na kasa, Dr. Agbo Gilbert Major, ya bayyana cewa Rabi’u Musa Kwankwaso, jagoran tafiyar Kwankwasiyya, ba halastaccen da jam’iyyar ne ba. Yayin da...

Sai kun kara damara wajen yaki da matsalar tsaro – Shugaba Tinubu ya umurci sojojin Nijeriya

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu, ya bukaci jami'an rundunonin tsaron Nijeriya da su kara azama wajen shawo kan kalubalen tsaro da kasar ke fuskanta. Shugaba Tinubu ya...

Mafi Shahara