DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Karancin lantarki ya gurgunta harkokin tattalin arziki a Kano

-

Karancin wutar lantarki da aka samu a Kano cikin kwanaki 10 da suka gabata ya kawo cikas ga harkokin zamantakewa da tattalin arziki a cikin babban birnin.

Wasu mazauna Kano da suka zanta da manema labarai, sun koka da cewa lamarin da suka ce ya gurgunta musu harkokin yau da kullum.

Wani mai walda a unguwar Dakata a karamar hukumar Nasarawa, Abubakar Bala, ya ce dogaro da man diesel don ci gaba da gudanar da sana’arsa ba zai dore ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kwankwaso ba dan NNPP bane tun 2023, in ji shugaban jam’iyyar na kasa

Shugaban jam’iyyar NNPP na kasa, Dr. Agbo Gilbert Major, ya bayyana cewa Rabi’u Musa Kwankwaso, jagoran tafiyar Kwankwasiyya, ba halastaccen da jam’iyyar ne ba. Yayin da...

Sai kun kara damara wajen yaki da matsalar tsaro – Shugaba Tinubu ya umurci sojojin Nijeriya

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu, ya bukaci jami'an rundunonin tsaron Nijeriya da su kara azama wajen shawo kan kalubalen tsaro da kasar ke fuskanta. Shugaba Tinubu ya...

Mafi Shahara