DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnan Zamfara Dauda Lawal da Minista Bello Matawalle na musayar kalamai kan matsalar tsaro a jihar

-

Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal, da Minista Bello Matawalle, sun yi musayar kalamai kan kalubalen tsaro da sauran matsalolin tattalin arziki da suka addabi jihar.

Rikicin da ya kunno kai tsakanin gwamnan mai ci da wanda ya gada, ya taso ne bayan wata hira da Gwamna Lawal ya tuhumi Matawalle kan yadda ya shugabanci jihar.

Da yake jawabi ga manema labarai a Kaduna, tsohon kwamishinan yada labarai a gwamnatin Matawalle, Ibrahim Dosara, ya zargi Dauda Lawal da zargin cewa shi ne ke da alhakin matsalolin tsaro da tattalin arziki da al’umma ke fuskanta.

Dosara ya ce kamata ya yi a dora wa Dauda alhakin matsalolin tsaro da tattalin arziki da al’ummar Zamfara ke fama da su, inda ya ce Matawalle yana iya kokarinsa don kawo karshen matsalolin tsaro.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kwankwaso ba dan NNPP bane tun 2023, in ji shugaban jam’iyyar na kasa

Shugaban jam’iyyar NNPP na kasa, Dr. Agbo Gilbert Major, ya bayyana cewa Rabi’u Musa Kwankwaso, jagoran tafiyar Kwankwasiyya, ba halastaccen da jam’iyyar ne ba. Yayin da...

Sai kun kara damara wajen yaki da matsalar tsaro – Shugaba Tinubu ya umurci sojojin Nijeriya

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu, ya bukaci jami'an rundunonin tsaron Nijeriya da su kara azama wajen shawo kan kalubalen tsaro da kasar ke fuskanta. Shugaba Tinubu ya...

Mafi Shahara