DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kungiyar ECOWAS za ta yi wani taro a Ghana kan ficewar kasashen Nijar, Mali, Burkina Faso

-

Kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka ECOWAS za ta yi wa k taro a Ghana a Talatar nan domin tattaunawa kan ficewar kasashen Nijar, Mali da Burkina Faso.

Taron dai zai gudana a tsawon kwanaki biyu, kamar yadda wata sanarwar kungiyar ta nuna.

ECOWAS ta ce kasashe mambobin kungiyar za su tattauna kan tasirin ficewar kasashen ga hukumomin ECOWAS.

Jaridar PREMIUM TIMES ta ruwaito cewa a shekarar da ta gabata ne kasashen uku da ke karkashin mulkin soja suka fice daga kungiyar a hukumance.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kwankwaso ba dan NNPP bane tun 2023, in ji shugaban jam’iyyar na kasa

Shugaban jam’iyyar NNPP na kasa, Dr. Agbo Gilbert Major, ya bayyana cewa Rabi’u Musa Kwankwaso, jagoran tafiyar Kwankwasiyya, ba halastaccen da jam’iyyar ne ba. Yayin da...

Sai kun kara damara wajen yaki da matsalar tsaro – Shugaba Tinubu ya umurci sojojin Nijeriya

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu, ya bukaci jami'an rundunonin tsaron Nijeriya da su kara azama wajen shawo kan kalubalen tsaro da kasar ke fuskanta. Shugaba Tinubu ya...

Mafi Shahara