DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Magoya bayan dakataccen gwamnan Rivers sun yi zanga-zangar neman a mai da shi kan kujerarsa

-

Daruruwan magoya bayan gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Siminalayi Fubara, sun fito fito yin zanga-zanga a ranar Talata, inda suke neman a mayar da shi kan kujerarsa.

Masu gangamin dai suna sanye da bakaken kaya ɗauke da kwalayen masu rubutun kin amincewa da sauke Fubara.

Ba wannan ne karon farko ba da ake zanga-zangar kin jinin gwamnatin Tinubu, tun lokacin da shugaban kasa Bola Tinubu ya ayyana dokar ta-baci a jihar tare da dakatar da Fubara, mataimakiyarsa, Ngozi Odu, da ‘yan majalisar dokokin jihar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kwankwaso ba dan NNPP bane tun 2023, in ji shugaban jam’iyyar na kasa

Shugaban jam’iyyar NNPP na kasa, Dr. Agbo Gilbert Major, ya bayyana cewa Rabi’u Musa Kwankwaso, jagoran tafiyar Kwankwasiyya, ba halastaccen da jam’iyyar ne ba. Yayin da...

Sai kun kara damara wajen yaki da matsalar tsaro – Shugaba Tinubu ya umurci sojojin Nijeriya

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu, ya bukaci jami'an rundunonin tsaron Nijeriya da su kara azama wajen shawo kan kalubalen tsaro da kasar ke fuskanta. Shugaba Tinubu ya...

Mafi Shahara