DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Dalilin da ya sa ake fasa-kwaurin man fetur duk da cire tallafin man da aka yi – Hukumar Kwastam

-

Shugaban hukumar Kwastam ta Najeriya Adewale Adeniyi, ya ce al’adar fasa kwaurin mai na ci gaba da yaɗuwa ne saboda bambancin farashin man fetur tsakanin Najeriya da kasashen da ke makwabtaka da ita.

Da yake jawabi yayin taron bitar watanni uku na farkon 2025 da hukumar ta gudanar a Abuja ranar Talata, Adeniyi ya lura cewa duk da cire tallafin man fetur, hakan bai hana masu fasa-kwauri fitar da mai daga Najeriya ba bisa ka’ida ba.

Shugaban na Kwastam ya jaddada cewa, gagarumin gibin farashin na ci gaba da kara yawaitar fasa-kwauri.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu is a highly skilled and experienced broadcast journalist and fact-checker. Ukashatu has over five years of experience in writing, editing, and presenting news and program content for radio and television. As a dedicated and hardworking professional, He is committed to upholding the values of accuracy, fairness, balance, independence, and accountability in her reporting and programs.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kwankwaso ba dan NNPP bane tun 2023, in ji shugaban jam’iyyar na kasa

Shugaban jam’iyyar NNPP na kasa, Dr. Agbo Gilbert Major, ya bayyana cewa Rabi’u Musa Kwankwaso, jagoran tafiyar Kwankwasiyya, ba halastaccen da jam’iyyar ne ba. Yayin da...

Sai kun kara damara wajen yaki da matsalar tsaro – Shugaba Tinubu ya umurci sojojin Nijeriya

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu, ya bukaci jami'an rundunonin tsaron Nijeriya da su kara azama wajen shawo kan kalubalen tsaro da kasar ke fuskanta. Shugaba Tinubu ya...

Mafi Shahara