DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Daukar juna biyu da wuri na kan gaba wajen ajalin mata a duniya – Rahoton WHO

-

Hukumar lafiya ta duniya WHO ta yi gargadi game da daukar juna biyu da wuri da ta lura da cewa, hakan yana haddasa mace-macen yara mata masu shekaru 15 zuwa 19 a duniya.

A cikin sabon rahoton da ta fitar, WHO ta bayyana cewa sama da yara mata miliyan 21 ne ke samun juna biyu a kowace shekara a ƙasashe masu karamin karfi, inda kusan rabin waɗannan masu juna biyun basu shirya daukarsa ba.

A cewar hukumar ta lafiya, wannan yana barazana ga inganta kiwon lafiya, yaduwar cututtuka, haihuwar yaran da su da kwarin kashi, da kuma janyo matsaloli a yayin haihuwa.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu is a highly skilled and experienced broadcast journalist and fact-checker. Ukashatu has over five years of experience in writing, editing, and presenting news and program content for radio and television. As a dedicated and hardworking professional, He is committed to upholding the values of accuracy, fairness, balance, independence, and accountability in her reporting and programs.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kwankwaso ba dan NNPP bane tun 2023, in ji shugaban jam’iyyar na kasa

Shugaban jam’iyyar NNPP na kasa, Dr. Agbo Gilbert Major, ya bayyana cewa Rabi’u Musa Kwankwaso, jagoran tafiyar Kwankwasiyya, ba halastaccen da jam’iyyar ne ba. Yayin da...

Sai kun kara damara wajen yaki da matsalar tsaro – Shugaba Tinubu ya umurci sojojin Nijeriya

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu, ya bukaci jami'an rundunonin tsaron Nijeriya da su kara azama wajen shawo kan kalubalen tsaro da kasar ke fuskanta. Shugaba Tinubu ya...

Mafi Shahara