DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Filin jirgin saman Bola Tinubu dake Minna zai zama madadin filin jirgin saman Abuja duk lokacin da aka samu matsala – Gwamnatin Nijeriya

-

Gwamnatin tarayya ta ayyana filin jirgin saman Bola Ahmed Tinubu, dake Minna jihar Neja a matsayin madadin filin jirgin sama na Nnamdi Azikwe na Abuja.

Ministan Sufurin Jiragen Sama Festus Keyamo ne ya bayyana haka a wajen ƙaddamar da tashi da saukar jiragen sama a filin jirgin saman Bola Ahmed Tinubu, inda jirgin sama na Overland Airways ya fara tashi.

Keyamo ya ce filin jirgin yana da tsari da yanayin da ya dace da kowane filin jirgin sama na kasa da kasa a fadin duniya, kuma za a rika amfani da shi a duk lokacin da aka samu cunkoson jirage ko wata matsala a filin jirgin sama na Abuja.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu is a highly skilled and experienced broadcast journalist and fact-checker. Ukashatu has over five years of experience in writing, editing, and presenting news and program content for radio and television. As a dedicated and hardworking professional, He is committed to upholding the values of accuracy, fairness, balance, independence, and accountability in her reporting and programs.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kwankwaso ba dan NNPP bane tun 2023, in ji shugaban jam’iyyar na kasa

Shugaban jam’iyyar NNPP na kasa, Dr. Agbo Gilbert Major, ya bayyana cewa Rabi’u Musa Kwankwaso, jagoran tafiyar Kwankwasiyya, ba halastaccen da jam’iyyar ne ba. Yayin da...

Sai kun kara damara wajen yaki da matsalar tsaro – Shugaba Tinubu ya umurci sojojin Nijeriya

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu, ya bukaci jami'an rundunonin tsaron Nijeriya da su kara azama wajen shawo kan kalubalen tsaro da kasar ke fuskanta. Shugaba Tinubu ya...

Mafi Shahara