DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sabuwar kungiyar ta’addanci mai suna Mahmuda ta tsananta kai hare-hare a Kwara da Neja

-

Sabuwar kungiyar ta’addanci mai suna Mahmuda ta zafafa kai hare-hare ga wasu al’ummomi a jihohin Kwara da Neja.

Wasu da ake zargin ‘yan sabuwar kungiyar ta’adda ta Mahmuda ne, sun kai hari a kananan hukumomin Ilesha Baruba, Kemaanji, Baruten da Kaiama na jihar Kwara a daren Lahadi.

A ranar Juma’a ne aka ruwaito cewa yan ta’addan sun kashe wasu ‘yan banga a jihar, kamar yadda jaridar Dailytrust ta ruwaito.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu is a highly skilled and experienced broadcast journalist and fact-checker. Ukashatu has over five years of experience in writing, editing, and presenting news and program content for radio and television. As a dedicated and hardworking professional, He is committed to upholding the values of accuracy, fairness, balance, independence, and accountability in her reporting and programs.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kwankwaso ba dan NNPP bane tun 2023, in ji shugaban jam’iyyar na kasa

Shugaban jam’iyyar NNPP na kasa, Dr. Agbo Gilbert Major, ya bayyana cewa Rabi’u Musa Kwankwaso, jagoran tafiyar Kwankwasiyya, ba halastaccen da jam’iyyar ne ba. Yayin da...

Sai kun kara damara wajen yaki da matsalar tsaro – Shugaba Tinubu ya umurci sojojin Nijeriya

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu, ya bukaci jami'an rundunonin tsaron Nijeriya da su kara azama wajen shawo kan kalubalen tsaro da kasar ke fuskanta. Shugaba Tinubu ya...

Mafi Shahara