DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Za a yi binciken kwakwaf a kamfanin NNPCL nan ba da jimawa ba – Gwamnatin Nijeriya

-

Ministan kudin Nijeriya ya bayyana cewa nan ba da jimawa ba za a fara binciken kwakwaf a kamfanin man fetur na kasa NNPCL.

Da yake jawabi a wurin taron masu saka hannun jari na Najeriya da ke gudana a gefen taron asusun bada lamuni na duniya IMF da Bankin Duniya a birnin Washington na Amurka, Edun ya bayyana cewa sauyin shugabancin kamfanin NNPC na daga cikin matakan tsaftace kamfanin da gwamnatin tarayya ta dauka.

Ministan ya bayyana muhimman sauye-sauye da gwamnatin tarayya ta aiwatar don sake farfado da tattalin arzikin kasar da kuma sanya kwarin gwiwa ga masu zuwa hannun jari.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu is a highly skilled and experienced broadcast journalist and fact-checker. Ukashatu has over five years of experience in writing, editing, and presenting news and program content for radio and television. As a dedicated and hardworking professional, He is committed to upholding the values of accuracy, fairness, balance, independence, and accountability in her reporting and programs.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kwankwaso ba dan NNPP bane tun 2023, in ji shugaban jam’iyyar na kasa

Shugaban jam’iyyar NNPP na kasa, Dr. Agbo Gilbert Major, ya bayyana cewa Rabi’u Musa Kwankwaso, jagoran tafiyar Kwankwasiyya, ba halastaccen da jam’iyyar ne ba. Yayin da...

Sai kun kara damara wajen yaki da matsalar tsaro – Shugaba Tinubu ya umurci sojojin Nijeriya

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu, ya bukaci jami'an rundunonin tsaron Nijeriya da su kara azama wajen shawo kan kalubalen tsaro da kasar ke fuskanta. Shugaba Tinubu ya...

Mafi Shahara