DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An kama mutam 27 za su zanawa wasu jarrabawar JAMB a Abuja, tare da soke wasu cibiyoyin CBT

-

Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire ta JAMB ta kama wasu mutane 27 da suka yi yunkurin zana jarabawar ta 2025 a madadin wasu.

Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da mai magana da yawun hukumar Dr Fabian Benjamin ya raba wa manema labarai a Abuja ranar Juma’a.

Benjamin ya ce zuwa yanzu an dauki matakin gaggawa bayan faruwar lamarin.

Ya kara da cewa hukumar ta kuma rufe wasu cibiyoyi hudu bisa rashin inganci wajen gudanar da jarrabawar a Abuja.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kwankwaso ba dan NNPP bane tun 2023, in ji shugaban jam’iyyar na kasa

Shugaban jam’iyyar NNPP na kasa, Dr. Agbo Gilbert Major, ya bayyana cewa Rabi’u Musa Kwankwaso, jagoran tafiyar Kwankwasiyya, ba halastaccen da jam’iyyar ne ba. Yayin da...

Sai kun kara damara wajen yaki da matsalar tsaro – Shugaba Tinubu ya umurci sojojin Nijeriya

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu, ya bukaci jami'an rundunonin tsaron Nijeriya da su kara azama wajen shawo kan kalubalen tsaro da kasar ke fuskanta. Shugaba Tinubu ya...

Mafi Shahara