DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Albashin N70,000 ba ya iya daukar nauyin ma’aikaci – Wasu ma’aikatan gwamnatin Nijeriya

-

Ma’aikatan gwamnati a jihohi daban-daban sun bayyana cewa sabon mafi karancin albashi na N70,000 ba ya isar karamin ma’aikaci musamman duba da tsadar rayuwa sakamakon hauhawar farashin kayayyaki.

Wannan na zuwa ne a yayin da kungiyoyin kwadago ke bikin ranar ma’aikata ta bana a fadin Nijeriya.

A shekarar da ta gabata ne shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da biyan mafi karancin albashi na N70,000 ga ma’aikatan Najeriya, hakama wasu jihohin sun amince da biyan ma’aikatansu fiye da N70,000.

Duk da haka, wasu ma’aikata a jihohi daban-daban sun nuna damuwarsu kan yadda albashinsu ke kasawa wajen biyan bukatunsu.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu is a highly skilled and experienced broadcast journalist and fact-checker. Ukashatu has over five years of experience in writing, editing, and presenting news and program content for radio and television. As a dedicated and hardworking professional, He is committed to upholding the values of accuracy, fairness, balance, independence, and accountability in her reporting and programs.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kwankwaso ba dan NNPP bane tun 2023, in ji shugaban jam’iyyar na kasa

Shugaban jam’iyyar NNPP na kasa, Dr. Agbo Gilbert Major, ya bayyana cewa Rabi’u Musa Kwankwaso, jagoran tafiyar Kwankwasiyya, ba halastaccen da jam’iyyar ne ba. Yayin da...

Sai kun kara damara wajen yaki da matsalar tsaro – Shugaba Tinubu ya umurci sojojin Nijeriya

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu, ya bukaci jami'an rundunonin tsaron Nijeriya da su kara azama wajen shawo kan kalubalen tsaro da kasar ke fuskanta. Shugaba Tinubu ya...

Mafi Shahara