DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Muna zargin hannun wasu a yunkurin bata suna da dagula ayyukan hukumar NAHCON- Musa Iliyasu Kwankwaso

-

Muna zargin hannun wasu a yunkurin bata suna da dagula ayyukan hukumar NAHCON a shirin aikin Hajjin 2025- Musa Iliyasu Kwankwaso

Musa Iliyasu Kwankwaso, ya bayyana cewa suna zargin ana ƙoƙarin bata suna da dagula ayyukan hukumar Hajji ta kasa (NAHCON) da shugaban ta, Farfesa Abdullahi Usman.

Hon. Musa Iliyasu ya bayyana hakan ne a wata sanarwa da ya fitar a ranar Asabar, yana mai cewa rahotannin da ke zargin NAHCON da nuna son kai wajen zaɓen ma’aikatan wucin gadi don aikin Hajji na 2025 ba su da tushe.

A ƙarshe, ya bayyana cewa NAHCON na ci gaba da shirye-shiryen Hajjin 2025 ba tare da wata tangarda ba, kuma za a tabbatar da adalci da gaskiya wajen zaɓen ma’aikatan wucin gadi a hukumar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kwankwaso ba dan NNPP bane tun 2023, in ji shugaban jam’iyyar na kasa

Shugaban jam’iyyar NNPP na kasa, Dr. Agbo Gilbert Major, ya bayyana cewa Rabi’u Musa Kwankwaso, jagoran tafiyar Kwankwasiyya, ba halastaccen da jam’iyyar ne ba. Yayin da...

Sai kun kara damara wajen yaki da matsalar tsaro – Shugaba Tinubu ya umurci sojojin Nijeriya

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu, ya bukaci jami'an rundunonin tsaron Nijeriya da su kara azama wajen shawo kan kalubalen tsaro da kasar ke fuskanta. Shugaba Tinubu ya...

Mafi Shahara