DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Najeriya ba za ta lamunci barazana daga cikin gida ko waje ba- Tinubu

-

Shugaban Ć™asa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa Najeriya ba za ta lamunci barazana daga cikin gida ko waje ba, yana mai jaddada cewa Ć™asar za ta ci gaba da tsayawa tsayin daka wajen yaki da ta’addanci da rashin tsaro.

Shugaban ya kuma jaddada kudirin gwamatinsa cewa za ta ci gaba da baiwa dakarun kasar goyon baya ta fuskar kayan aiki, bayanan sirri, da kuma tallafin jin daÉ—i, ciki har da gidaje, inshora, da albashi mai tsoka.

Jawabin hakan ya biyo bayan ziyarar aiki ta kwanaki biyu da ya kai jihar Katsina, a daidai lokacin da ake fuskantar Ć™aruwar hare-haren ‘yan ta’adda a jihohin Borno, Filato, da Benue, da Zamfara da sauransu

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kwankwaso ba dan NNPP bane tun 2023, in ji shugaban jam’iyyar na kasa

Shugaban jam’iyyar NNPP na kasa, Dr. Agbo Gilbert Major, ya bayyana cewa Rabi’u Musa Kwankwaso, jagoran tafiyar Kwankwasiyya, ba halastaccen da jam’iyyar ne ba. Yayin da...

Sai kun kara damara wajen yaki da matsalar tsaro – Shugaba Tinubu ya umurci sojojin Nijeriya

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu, ya bukaci jami'an rundunonin tsaron Nijeriya da su kara azama wajen shawo kan kalubalen tsaro da kasar ke fuskanta. Shugaba Tinubu ya...

Mafi Shahara