DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Bola Ahmed Tinubu na jagorantar taron majalisar zartarwa ta kasa a fadarsa dake Villa a Abuja

-

Daga cikin wadanda suka halarci taron akwai mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima, Sakataren gwamnatin tarayya, Sanata George Akume, mai bai wa shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Mallam Nuhu Ribadu, da shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila.

Kafin a fara taron, shugaban kasar ya rantsar da mambobi hukumar dake kula da majalisar dokoki ta kasa karkashin jagorancin Dakta Savior Onyiekere, ya kuma rantsar da sabbin manyan Sakatarori guda biyu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kwankwaso ba dan NNPP bane tun 2023, in ji shugaban jam’iyyar na kasa

Shugaban jam’iyyar NNPP na kasa, Dr. Agbo Gilbert Major, ya bayyana cewa Rabi’u Musa Kwankwaso, jagoran tafiyar Kwankwasiyya, ba halastaccen da jam’iyyar ne ba. Yayin da...

Sai kun kara damara wajen yaki da matsalar tsaro – Shugaba Tinubu ya umurci sojojin Nijeriya

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu, ya bukaci jami'an rundunonin tsaron Nijeriya da su kara azama wajen shawo kan kalubalen tsaro da kasar ke fuskanta. Shugaba Tinubu ya...

Mafi Shahara