DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Zafin kishi ya sa miji ya yi ajalin tsohuwar matarsa a Nijar

-

Zafin kishi ya sa wani magidanci ya kashe tsohuwar matarsa kuma ya kashe kansa bayan an daura mata aure da wani mijin na daban a kauyen Barago da ke cikin karamar hukumar Mirriah ta jihar Damagaram a Jamhuriyar Nijar.

Lamarin ya auku ne a ranar Larabar makon nan 7 ga watan Mayu nan da misalin karfe 10 zuwa 11 na safe.

Rahotanni DCL Hausa ta samu daga wadansu mazauna garin sun ce matar tana da ‘ya’ya wajen bakwai da tsohon mijin nata da ya yi ajalin ta a ranar da aka daura mata auren da wani sabon angon nata.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kwankwaso ba dan NNPP bane tun 2023, in ji shugaban jam’iyyar na kasa

Shugaban jam’iyyar NNPP na kasa, Dr. Agbo Gilbert Major, ya bayyana cewa Rabi’u Musa Kwankwaso, jagoran tafiyar Kwankwasiyya, ba halastaccen da jam’iyyar ne ba. Yayin da...

Sai kun kara damara wajen yaki da matsalar tsaro – Shugaba Tinubu ya umurci sojojin Nijeriya

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu, ya bukaci jami'an rundunonin tsaron Nijeriya da su kara azama wajen shawo kan kalubalen tsaro da kasar ke fuskanta. Shugaba Tinubu ya...

Mafi Shahara