DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin mulkin sojin Nijar ta karɓi wasikun kulla kawance daga sabbin jakadun ƙasashe 8

-

A ranar Juma’a, 9 ga Mayu, 2025, fadar gwamatin ta Jamhuriyar Nijar ta karɓi sabbin jakadun daga jakadun ƙasashen duniya guda takwas.

Inda shugaban mulkin sojin kasar, Janar Abdurahamane Tiani, ya jagoranci wata muhimmiyar liyafa ta diflomasiyya.

Jakadun da suka miƙa takardunsu ga shugaban Ƙasar sun haɗa da:

Maidame Kathleen Fitzgibbon daga Amurka da Ali Tiztak daga Iran da Sir Alex Owiredu Adu daga Ghana da Sir Sita Ram Meena daga India.

Sauran su ne Dr. Oliver Schnakenberg daga Jamhuriyar Tarayyar Jamus da Dr. Ibrahim Awad Ahmed Mohamed Baroudi daga Sudan da Mr. Abdou Diallo daga Burkina Faso da Monsieur José Julián Cala Sagüe daga Jamhuriyar Cuba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kwankwaso ba dan NNPP bane tun 2023, in ji shugaban jam’iyyar na kasa

Shugaban jam’iyyar NNPP na kasa, Dr. Agbo Gilbert Major, ya bayyana cewa Rabi’u Musa Kwankwaso, jagoran tafiyar Kwankwasiyya, ba halastaccen da jam’iyyar ne ba. Yayin da...

Sai kun kara damara wajen yaki da matsalar tsaro – Shugaba Tinubu ya umurci sojojin Nijeriya

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu, ya bukaci jami'an rundunonin tsaron Nijeriya da su kara azama wajen shawo kan kalubalen tsaro da kasar ke fuskanta. Shugaba Tinubu ya...

Mafi Shahara