DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ganawar shugabannin biyu na da nufin karfafa alaka da fadada huldar dake tsakanin kasashen biyu

-

Shugabannin biyu sun tattauna a yayin bikin nasarar da Rasha ta samu a yakin duniya na biyu da ya gudana kasar Rasha, inda suka jaddada aniyarsu ta karfafa hadin gwiwa a harkokin siyasa da tattalin arzikin kashashen.

Putin ya yaba wa Masar a matsayin babbar abokiyar huldar kasar Rasha a Afirka kuma ya bayyana dangantakar kasashen biyu a matsayin mai dumbin tarihi.

Shugabannin biyu sun yi bayyana fatan samun nasara a taron majalisar kasashen biyu na Masar da Rasha da aka shirya gudanarwa tsakanin 12-14 ga watan Mayu mai zuwa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kwankwaso ba dan NNPP bane tun 2023, in ji shugaban jam’iyyar na kasa

Shugaban jam’iyyar NNPP na kasa, Dr. Agbo Gilbert Major, ya bayyana cewa Rabi’u Musa Kwankwaso, jagoran tafiyar Kwankwasiyya, ba halastaccen da jam’iyyar ne ba. Yayin da...

Sai kun kara damara wajen yaki da matsalar tsaro – Shugaba Tinubu ya umurci sojojin Nijeriya

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu, ya bukaci jami'an rundunonin tsaron Nijeriya da su kara azama wajen shawo kan kalubalen tsaro da kasar ke fuskanta. Shugaba Tinubu ya...

Mafi Shahara