DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatocin Pakistan da Indiya sun amince da tsagaita wuta a Asabar dinnan

-

Ministan harkokin wajen Pakistan Ishaq Dar ya sanar a shafinsa na X cewa, kasashen sun amince da Shirin tsagaita wuta cikin gaggawa.

Shugaba Trump ya sanar da cewa Amurka ta shiga Tsakani wajen sulhunta abokan hamayyar da kowanne ke da makamin nukiliya.

A ‘yan kwakin nan kasashen biyu sun yi musayar makamai masu linzami da Kuma hare-haren bama-bamai da suka hada da tura jirage marasa matuka da harsasai.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kwankwaso ba dan NNPP bane tun 2023, in ji shugaban jam’iyyar na kasa

Shugaban jam’iyyar NNPP na kasa, Dr. Agbo Gilbert Major, ya bayyana cewa Rabi’u Musa Kwankwaso, jagoran tafiyar Kwankwasiyya, ba halastaccen da jam’iyyar ne ba. Yayin da...

Sai kun kara damara wajen yaki da matsalar tsaro – Shugaba Tinubu ya umurci sojojin Nijeriya

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu, ya bukaci jami'an rundunonin tsaron Nijeriya da su kara azama wajen shawo kan kalubalen tsaro da kasar ke fuskanta. Shugaba Tinubu ya...

Mafi Shahara