DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Har yanzu muna tattaunawa da Cristiano Ronaldo kan ci gaba da zama a Al Nassr – Fernando Hierro

-

Daraktan kungiyar Al Nassr, Fernando Hierro, ya bayyana cewa har yanzu suna ci gaba da tattaunawa da Cristiano Ronaldo kan yiwuwar ci gaba da zaman sa a kulob din.

Ya jaddada cewa Ronaldo ya taka muhimmiyar rawa a kungiyar, tare da inganta martabarta a idon duniya, yana kuma fatan a cimma matsaya don ci gaba da kasancewarsa a Al Nassr.

Google search engine

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin Sokoto za ta bude kofar tuba ga masu tayar da kayar baya dake neman sulhu a jihar

Gwamnatin jihar Sokoto ta bayyana aniyar ta na tattaunawa da masu tada kayar baya da ke dauke da makamai wadanda suke shirye domun ajiye makamansu...

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

Mafi Shahara