DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sojoji 18 da ‘Yan Sanda 15 sun shiga hannu kan harkallar makamai a Jihohi 11 – Rundunar Tsaro

-

Rundunar Operation Hadin Kai ta kama sojoji 18 da ‘yan sanda 15 bisa zargin sayar da makamai ga ‘yan ta’adda a wani samame da aka gudanar a jihohi 11 karkashin shirin Operation Snowball.

Jaridar Punch ta ruwaito kakakin rundunar, Manjo Ademola Owolana, ya ce an kama su ne a Bauchi, Benue, Borno, Ebonyi, Enugu, Lagos, Plateau, Kaduna, Rivers, Taraba da Abuja.

Google search engine

Haka kuma an damke fararen hula 8 da wani basarake, ciki har da Ameh Raphael, wanda ake zargin da safarar makamai tun 2018, inda aka gano N45m a asusunsa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Fadar Shugaban Kasa ta jefa wa hadakar ADC zazzafan martani kan Jana’izar Buhari

Fadar shugaban kasa ta musanta zargin jam’iyyar ADC cewa Tinubu da jam’iyyar APC na amfani da rasuwar Buhari don samun karbuwar siyasa, tana mai cewa...

‘Yan sanda sun hana taron murnar zagayowar ranar haihuwar Peter Obi a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Jihar Kaduna ta hana wani taron da magoya bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour a 2023, Peter Obi, suka shirya...

Mafi Shahara