DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hatsarin mota ya yi ajalin mutum 21 cikin tawagar ‘yan wasan Kano a gasar wasanni ta Nijeriya

-

‘Yan wasan na kan hanyarsu ne ta dawowa gida Kano daga jihar Ogun, inda suka fafata a gasar ta kwallon kafa.

Jaridar Daily Nigerian ta ce cikin wadanda hatsarin ya yi ajalinsu akwai ‘yan wasa 17 da mai magana da yawun hukumar wasanni ta jihar Kano Galadima Ibrahim da sauran wasu jami’ai.

Google search engine

Kawo yanzu wadanda suka ji raunuka na samun kulawar likita.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu is a highly skilled and experienced broadcast journalist and fact-checker. Ukashatu has over five years of experience in writing, editing, and presenting news and program content for radio and television. As a dedicated and hardworking professional, He is committed to upholding the values of accuracy, fairness, balance, independence, and accountability in her reporting and programs.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

INEC ta yi watsi da sanarwar taron NEC na Jam’iyyar PDP

Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta yi watsi da sanarwar taron kwamitin zartarwa na kasa (NEC) karo na 100 da jam’iyyar PDP ta shirya gudanarwa...

Mafi Shahara