DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Za mu kori duk mai neman kawo mana tarnaki – PDP

-

Jam’iyyar PDP ta ce ta kammala shirin sauya fasalin shugabancinta na jihohi da kuma yankin Kudu maso Kudu, a wani yunkuri na kawar da ‘ya’yanta marasa biyayya da kuma dakile sauya sheka zuwa wasu jam’iyyu.

Wani mamba na Kwamitin gudanarwa na kasa NWC na jam’iyyar PDP, wanda ya yi magana da jaridar PUNCH da bai so a ambaci sunansa ba, ya ce wannan sauyi na daga cikin sabbin matakan da jam’iyyar ke dauka don sake farfado da kanta gabanin zaben shekarar 2027.

Google search engine

A cewarsa, jam’iyyar ba ta gamsu da yadda ake ta sauya sheka ba a ‘yan makonnin nan, kuma yanzu ta shirya daukar mataki mai karfi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

INEC ta yi watsi da sanarwar taron NEC na Jam’iyyar PDP

Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta yi watsi da sanarwar taron kwamitin zartarwa na kasa (NEC) karo na 100 da jam’iyyar PDP ta shirya gudanarwa...

Mafi Shahara