DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tinubu na ban tausayi saboda gwamnoni 22 suka goyi bayan Jonathan amma ya sha kaye – Ali Ndume

-

Sanata Ali Ndume na Borno ta Kudu ya bayyana cewa bai goyi bayan matakin gwamnonin APC 22 da suka marawa Shugaba Bola Tinubu baya na yin tazarce a takara a 2027 ba.

A wata hira da Channels TV, Ndume ya ce halin da Najeriya ke ciki ya tabarbare, tare da karin matsin rayuwa da rashin tsaro.

Google search engine

Ya ce saboda rashin dacewar lamarin ne ya bar dakin taron a Fadar Shugaban Kasa lokacin da aka bayyana goyon bayan.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

INEC ta yi watsi da sanarwar taron NEC na Jam’iyyar PDP

Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta yi watsi da sanarwar taron kwamitin zartarwa na kasa (NEC) karo na 100 da jam’iyyar PDP ta shirya gudanarwa...

Mafi Shahara