DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gamayyar kungiyoyin matasan jihar Rivers sun bukaci shugaba Tinubu ya mayar da Fubara da sauran ‘yan majalisar dokokin jihar kujerunsu

-

Gamayyar kungiyoyin matasa a jihar Rivers sun yi kira ga shugaban kasa Bola Tinubu da ya dawo da mulkin dimokaradiyya a jihar tare da mayar da gwamna Siminalayi Fubara gabanin bikin ranar dimokuradiyya a ranar 12 ga watan Yuni.

Wannan kiran na kunshe ne a cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun Imeabe Oscar, shugaban kungiyar matasan Kudu-maso-Kudu na kasa wanda ya zama shugaban kungiyar gamayyar kungiyoyin matasan jihar Ribas ya aike wa manema labarai.

Google search engine

Kungiyoyin matasan cikin rahoton da jaridar Punch ta wallafa a ranar Talata, sun bayyana cewa dakatarwar da aka yi wa Fubara barazana ce kai tsaye ga tsarin mulkin kasar da kuma barazana ga tushen dimokuradiyya a Nijeriya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin Sokoto za ta bude kofar tuba ga masu tayar da kayar baya dake neman sulhu a jihar

Gwamnatin jihar Sokoto ta bayyana aniyar ta na tattaunawa da masu tada kayar baya da ke dauke da makamai wadanda suke shirye domun ajiye makamansu...

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

Mafi Shahara