DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kaso 68 na mutanen Rivers ba sa goyon bayan dokar ta baci da aka sanyawa jihar – Bincike

-

Wani sabon bincike da cibiyar bincike ta CJID ta gudanar a jihar Rivers, yawancin mutane sun nuna rashin amincewarsu da ayyana dokar ta baci da gwamnatin tarayya ta yi a jihar ta Rivers.

Binciken da aka yi a bangarori daban-daban da suka hada da matasa, mata, ma’aikatan gwamnati, ‘yan kasuwa, da mazauna kauyuka da birane, ya nuna cewa kashi 68.2 na mazauna jihar ta Rivers ba su amince da dokar ta-baci da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya kakaba a ranar 18 ga Maris, 2025.

Google search engine

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

INEC ta yi watsi da sanarwar taron NEC na Jam’iyyar PDP

Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta yi watsi da sanarwar taron kwamitin zartarwa na kasa (NEC) karo na 100 da jam’iyyar PDP ta shirya gudanarwa...

Mafi Shahara