DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Wajibin PDP ne ta mika takarar shugaban kasa na 2027 ga shiyyar Kudu- Kalaman Wike ga jiga-jigan PDP

-

Ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya bukaci masu ruwa da tsaki na jam’iyyar PDP da su kai tikitin takarar shugaban kasa na jam’iyyar zuwa yankin kudancin kasar a zaben 2027.

Wike ya bayyana haka ne da yammacin ranar Litinin a lokacin da yake karanta sanarwar bayan taron masu ruwa da tsaki na jam’iyyar.

Google search engine

A cikin sanarwa ya ce dole ne a mutunta tsarin dimukradiyya da kundin mulkin jam’iyyar wajen bai wa wanda ya fito takara daga yankin Kudu dama,idan aka yi duba da yadda aka bai wa yankin Arewa dama a zabukan da suka gabata.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin Sokoto za ta bude kofar tuba ga masu tayar da kayar baya dake neman sulhu a jihar

Gwamnatin jihar Sokoto ta bayyana aniyar ta na tattaunawa da masu tada kayar baya da ke dauke da makamai wadanda suke shirye domun ajiye makamansu...

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

Mafi Shahara