DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

-

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa.

Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai, Sanata Yemi Adaramodu, ne ya bayyana hakan a lokacin wata ganawa da manema labarai a Abuja ranar Talata.

Google search engine

A shekarar da ta gabata ne shugaba Tinubu ya gabatar da kudirori hudu kan tsarin haraji domin tantancewa. Bayan dogon muhawara, majalisun biyu sun amince da su.

Sanata Adaramodu ya tabbatar da cewa majalisa ta kammala aikinta kuma yanzu ta mika kudirin zuwa fadar shugaban kasa don daukar mataki na karshe.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon sakataren gwamnatin Nijeriya Babachir Lawal ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar APC a hukumance, ta cikin wata wasika da ya aikawa shugaban jam’iyyar na...

APC ta sanar da fara sayar da fom din takarar zaben cike gurbi na majalisar tarayya

Jam’iyyar APC ta sanar da fara sayar da fom na neman takara da sha’awar zama ‘yan takara domin zaben cike gurbi na Majalisar Tarayya da...

Mafi Shahara