DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ba daga gidan matalauta na fito ba, a cewar Wike

-

Ministan Abuja babban birnin tarayyar Nijeriya Nyesom Wike, ya bayyana cewa yana da kudi tun kafin ya shiga siyasa.

Ya ce, sabanin wanda ya gada, Rotimi Amaechi, wanda ya ce ya fito daga gidan talakawa, shi kuma ya fito daga gidan masu hali.

Google search engine

Ministan ya kuma amsa cewa yana da motar alfarma kirar Rolls-Royce wadda ya saya da kudinsa.

Wike ya bayyana haka ne a wata hira da aka yi da shi a Channels TV, yayin da yake mayar da martani kan zargin cin hanci da Amaechi ya yi masa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon sakataren gwamnatin Nijeriya Babachir Lawal ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar APC a hukumance, ta cikin wata wasika da ya aikawa shugaban jam’iyyar na...

APC ta sanar da fara sayar da fom din takarar zaben cike gurbi na majalisar tarayya

Jam’iyyar APC ta sanar da fara sayar da fom na neman takara da sha’awar zama ‘yan takara domin zaben cike gurbi na Majalisar Tarayya da...

Mafi Shahara