’Yan jam’iyyar Republican ta Donald Trump neman a kwace shaidar zama dan Amurka daga hannun Musulmin da ya lashe zaben Magajin birnin New York, Zohran Mamdani.
Wasu ’yan jam’iyyar Republican ne suka fara kira da a karbe shaidar zamansa dan kasa, zargin cewa ya samu shaidar zama ɗan ƙasar ta hanyar da bata dace ba.



