DCL Hausa Radio
Kaitsaye

’Yan Republican na neman a kwace shaidar zama dan Amurka daga Zohran Mamdani

-

’Yan jam’iyyar Republican ta Donald Trump neman a kwace shaidar zama dan Amurka daga hannun Musulmin da ya lashe zaben Magajin birnin New York, Zohran Mamdani.

Wasu ’yan jam’iyyar Republican ne suka fara kira da a karbe shaidar zamansa dan kasa, zargin cewa ya samu shaidar zama ɗan ƙasar ta hanyar da bata dace ba.

Google search engine

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Muna biyan ‘yan bindiga Naira miliyan 7 don zama a gidajenmu ko noma gonakinmu

Wasu al’ummomi a karamar hukumar Shiroro ta jihar Neja sun bayyana cewa suna biyan haraji ga ‘yan bindiga domin su samu damar zama a garuruwansu...

Abin takaici ne a ce tawagar Super Eagles na bin bashi – Peter Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban Nijeriya na jam’iyyar Labour Party a zaɓen 2023 Peter Obi, ya bayyana takaici kan rahotannin da ke nuna cewa tawagar wasan...

Mafi Shahara