DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Libya ta kora ‘yan Nijeriya 80 gida saboda zama ba bisa ka’ida ba a kasar

-

Hukumomin Libiya sun kori ’yan Nijeriya 80 daga ƙasar bayan kama su suna zama ba bisa ƙa’ida ba, a wani yunkuri na rage cinkoso a cibiyoyin da ake tsare masu aikata irin laifin.

Hukumar yaki da masu shiga kasar ba bisa ka’ida ba tare da haɗin gwiwar ofishin jakadancin Nijeriya da ke Tripoli ne suka jagoranci mayar da su ta filin jirgin sama na Mitiga International Airport a ranar Laraba.

Google search engine

Kungiyar Migrant Rescue Watch, wadda ke sa ido kan walwalar ’yan ci-rani a Libiya, ta bayyana cewa an kora mutanen ne bisa umarnin kotu da hukumar ’yan sanda ta fitar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Ƴan Nijeriya sun gargadi Turai kan barazanar da Wike ke yi wa demokradiyya a ƙasar

Kungiyar Nigeria Unite ta kai karar minista Nyesom Wike zuwa ga Kungiyar Tarayyar Turai Ministan Abuja Nyesom Wike ya dauko hanyar kassara dimukuradiyya a Nijeriya....

Majalisar dattawan Nijeriya na shirin haramta daukar ‘yan kasa da shekaru 18 aikin soji

Majalisar dattawan Nijeriya na shirin amincewa da kudurin da zai haramta daukar mutane 'yan ƙasa da shekaru 18 a aikin soja. Sanata Abdulaziz Yar’Adua daga Katsina...

Mafi Shahara