DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An kama wasu ƴan Nijeriya 3 kan zargin aikata damfara ta yanar gizo a Kenya

-

Rundunar da ke gudanar da binciken manyan laifuka a ƙasar Kenya (DCI) ta tabbatar da kama wasu ’yan Nijeriya uku bisa zargin aikata damfara ta yanar gizo.

Jaridar Punch ta rawaito cewa, jami’an DCI sun kama mutanen ranar Laraba, bayan al’ummar yankin sun shigar da korafi kan motsin mutanen da suke gani a daren cikin wani gida da basu amince da shi ba.

Google search engine

DCI ta bayyana cewa mutanen uku sun ce suna gudanar da kasuwanci na intanet, sai dai an gano cewa suna zaune ne a kasar ba bisa ka’ida ba, kuma ba tare da samun lasisin aiki a kasar ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaban kasar Kamaru Paul Biya ya sauya manyan hafsoshin sojin kasar

Rahotanni sun tabbatar da cewa a daren Laraba ne Shugaba Paul Biya ya rattaba hannu kan wata sabuwar doka ta sauya jami’ai a makarantar tsaro...

BBC ta nemi afuwar Trump kan wani bidiyo da aka fassara jawabinsa ba daidai ba

Shugabancin kafar yada labarai ta BBC ya nemi afuwar shugaban Amurka Donald Trump kan gyaran bidiyon da aka fassara jawabinsa ba daidai ba, tare da...

Mafi Shahara