DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Likitoci sun tsunduma yajin aiki kan karancin albashi a Ingila

-

Dubban likitoci a Ingila sun fara yajin aiki na kwanaki biyar a ranar Juma’a saboda rashin gamsuwa da albashi da kuma karancin guraben horaswa, lamarin da ya janyo tsaikon ayyuka a asibitocin da ke fadin kasar.

Kamfanin dillancin labarai na AFP ya ruwaito cewa, wannan shi ne karo na 13 da likitocin ƙasar ke yin yajin aiki tun daga watan Maris din shekarar 2023.

Google search engine

Yajin aikin ya shafi ma’aikatan asibiti da ke kasa da kwararrun likitoci, wadanda su ke da kusan rabin yawan likitocin da ke aiki a asibitocin gwamnati.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Ma’aikatan majalisa sun rufe majalisar dokokin jihar Bauchi sakamakon tsunduma yajin aiki 

Shugaban ƙungiyar ma’aikatan majalisun jihohi ta Nijeriya (PASAN) a jihar Bauchi Adamu Yusuf ne ya sanar da hakan ranar Juma’a, bisa bin umarnin shugabancin ƙungiyar...

Shugabar Tanzania Samia Suluhu Hassan ta umarci a binciko dalilin rikicin da ya faru a lokacin zaben kasar

Shugabar Tanzania Samia Suluhu Hassan ta umarci a binciko dalilin rikicin da ya faru a lokacin zaben kasar da ta sake yin nasara. Wannan mataki ya...

Mafi Shahara