DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaban kasar Kamaru Paul Biya ya sauya manyan hafsoshin sojin kasar

-

Rahotanni sun tabbatar da cewa a daren Laraba ne Shugaba Paul Biya ya rattaba hannu kan wata sabuwar doka ta sauya jami’ai a makarantar tsaro ta kasar ta Kamaru (International School of Security Forces).

Sabon sauyin ya shafi sassa daban-daban na makarantar, ciki har da sashen nazari, cibiyar bincike da tattara bayanai, da kuma sashen gudanarwa.

Google search engine

A cikin shekara guda kacal, Shugaba Biya mai shekara 92 ya yi sauyin manyan hafsoshin soja fiye da sau shida, tun bayan shekarar 2023 lokacin da juyin mulki ya yi kamari a kasashen yankin Sahel da ma makwabciyarsu Gabon.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugabar Tanzania Samia Suluhu Hassan ta umarci a binciko dalilin rikicin da ya faru a lokacin zaben kasar

Shugabar Tanzania Samia Suluhu Hassan ta umarci a binciko dalilin rikicin da ya faru a lokacin zaben kasar da ta sake yin nasara. Wannan mataki ya...

Likitoci sun tsunduma yajin aiki kan karancin albashi a Ingila

Dubban likitoci a Ingila sun fara yajin aiki na kwanaki biyar a ranar Juma’a saboda rashin gamsuwa da albashi da kuma karancin guraben horaswa, lamarin...

Mafi Shahara