DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tinubu ya sake nada Janar Buba Marwa (rtd) a shugabancin hukumar NDLEA

-

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya sake nada Janar Mohammed Buba Marwa mai ritaya a matsayin shugaban hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi (NDLEA) a sabon wa’adi na shekaru biyar, wanda zai kai shi har zuwa shekarar 2031.

Marwa dai ya fara aikin a matsayin shugaban hukumar ne tun a Janairun 2021 bayan nadin da tsohon shugaban kasa marigayi Muhammadu Buhari ya yi masa.

Google search engine

Marwa, wanda dan asalin jihar Adamawa ne kuma tsohon soja, ya halarci makarantar horas da sojoji (NDA), ya kai mukamin laftanar a shekarar 1973.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An kama wasu ƴan Nijeriya 3 kan zargin aikata damfara ta yanar gizo a Kenya

Rundunar da ke gudanar da binciken manyan laifuka a ƙasar Kenya (DCI) ta tabbatar da kama wasu ’yan Nijeriya uku bisa zargin aikata damfara ta...

BBC ta nemi afuwar Trump kan wani bidiyo da aka fassara jawabinsa ba daidai ba

Shugabancin kafar yada labarai ta BBC ya nemi afuwar shugaban Amurka Donald Trump kan gyaran bidiyon da aka fassara jawabinsa ba daidai ba, tare da...

Mafi Shahara