DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sarkin Musulmi ya bukaci gwamnoni da su rika sauraron masu sukarsu

-

Sarkin ya bayyana haka ne a taron Gwamnonin Arewa da majalisar sarakunan gargajiya da aka gudanar a Kaduna a Litinin din nan, Sarkin Musulmi ya ce babu wani shugaban da zai nemi kuri’ar jama’a sannan ya yi watsi da su bayan hawa mulki.

Ya kuma bayyana damuwarsa kan yadda ake yawan zargin gwamnonin da rashin daukar mataki, ya jaddada cewa kamata ya yi su fuskanci abubuwanda ke gabansu, musamman wajen yakar rashin tsaro, talauci da matsalolin tattalin arziki.

Google search engine

A cewarsa, ya zama wajibi shugabanni su dinga sauraron sukar da ake musu cikin lumana domin hakan na iya jagorantar su wajen yin abinda ya kamata ga al’ummarsu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

’Yan bindiga sun sake kai hari a Kano tare da yin garkuwa da mutane 11

’Yan bindiga sun sake farmakar wani kauye a jihar Kano, inda suka yi garkuwa da mutane 11 a Unguwar Tsamiya (Dabawa), da ke ƙaramar hukumar...

‘Yan bindiga sun saki matashi da mata da suka sace a Abuja

'Yan bindiga sun saki wani yaro mai shekaru 15 da kuma ’yan mata shida da suka yi garkuwa da su a kauyen Gidan Bijimi da...

Mafi Shahara