DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Zan fi so Arsenal ta dauki gasar Firimiyar kasar Ingila maimakon kungiyar Manchester City – Wayne Rooney

-

Tsohon kyaftin ɗin kungiya Manchester United, Wayne Rooney, ya bayyana cewa zai fi so ya ga Arsenal ta lashe kofin Premier League a bana, maimakon Manchester City ko Liverpool.

Ya ce dangantakarsa da tsohuwar ƙungiyarsa ta Manchester United na shafar wannan ra’ayi, musamman idan aka kwatanta da Liverpool.

Google search engine

Rooney ya amince da irin nasarar da Man City ke yi a ƙarƙashin jagorancin Pep Guardiola, amma ya nuna cewa gasar kakar nan na da matuƙar tsauri, kuma wasannin da za su haɗu da manyan ƙungiyoyin musamman idan Arsenal da Man City suka haɗu a gasar UEFA Champions League za su taka muhimmiyar rawa wajen tantance wanda zai ɗaga kofin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Tinubu ya yi kira da a zauna lafiya gabanin zaɓen Abuja, Kano da Rivers

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yi kira ga masu kaɗa ƙuri’a, jami’an tsaro da jami’an Hukumar zaɓe Mai zaman kanta (INEC) da su gudanar...

Gwamnatin Nijeriya za ta kafa kwalejin koyon likitanci ta sojoji don magance karancin likitoci

Gwamnatin Nijeriya ta sanar da shirin kafa kwalejin koyon likitanci ta soji "Armed Forces College of Medicine and Health Sciences" a matsayin wani mataki na...

Mafi Shahara